DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Majalisar dattawa ta tsige shugaban kotun da’ar ma’aikata, Danladi Umar, bisa zarginsa da aikata ba daidai ba

-

Danladi Umar

Sun yanke wannan hukunci ne bisa dogaro da sashe na 157(1) na kundin tsarin mulkin tarayyar Nijeriya wanda aka yi wa kwaskwarima,wanda ya baiwa majalisar dattawa ikon tsige wasu manyan jami’an gwamnati a tsarin doka.

Google search engine

Tsigewar ta biyo bayan zaman tattaunawa da ‘yan majalisar suka yi wanda ya dauki tsawon awa daya da rabi.

Bayan dawowa zaman majalisar, majalisar dattawa ta sanar da cewa sama da ‘yan majalisa 84 ne suka goyi bayan matakin tsige shugaban.

Sanata Opeyemi Bamidele ne ya gabatar da kudirin da ya kai ga tsige shugaban hukumar Danladi Umar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

China ta umurci matatun man fetur din ta su dakatar da jigilar sa saboda rikicin Gabas ta tsakiya

Gwamnatin China ta umurci manyan matatun man fetur na ƙasar da su dakatar da fitar da dizal da fetur zuwa ƙasashen waje na ɗan lokaci,...

Jami’ar gwamnatin tarayya da ke Dutse a jihar Jigawa ta kori dalibai 20 tare da dakatar da wasu 15 bisa zarginsu da satar jarrabawa

Jami'ar tarayya da ke jihar Jigawa ta kori dalibai 20 tare da dakatar da wasu 15 daga karatu bisa samunsu da laifin satar jarabawa. Rahotanni sun...

Mafi Shahara