DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnatin Nijeriya za ta gina kananan tashoshin samar da lantarki a jami’o’i

-

 Gwamnatin Nijeriya ta sanar da shirin samar da sabbin kananan tashoshin samar da hasken wutar lantarki masu amfani da hasken rana a harabar manyan makarantu da asibitocin koyarwa a fadin kasar don rage tsadar wutar lantarki

Google search engine

Ministan Wutar Lantarki, Adebayo Adelabu, ya bayyana haka a lokacin da yake duba aikin Advanced Solar Microgrid a Jami’ar Abuja, wanda ya ce an kammala kashi 95 cikin 100.

Ya ce kirkirar wadannan kananan tashoshi zai taimaka sosai wajen ganin an kawo karshen tsaiko da matsalar lantarki da ake fama a wuraren 

Nijeriya dai fama da matsalar lalacewar lantarki a sakamakon yawan samun matsala da babbar tashar samar da lantarki take yi lokaci zuwa lokaci.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Jami’an tsaron Chadi hudu sun kwanta dama a wata fafatawa da wasu mahara a arewacin kasar

Lamarin ya faru ne da yammacin ranar 17, ga watan Febarairun da muke ciki a lokacin da wata motar jigilar wani kamfani ke cikin tafiya...

Masu zanga zanga a Sénégal na neman adalci ga dalibin Jami’ar Cheikh Anta Diop ta birnin Dakar da aka halaka

Masu zanga zangar da suka hada da magoya bayan jam'iyya mai mulki ta Pastef sun amsa kiran wata hadaka ce ta dalibai da 'yan fafutikar...

Mafi Shahara