DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Za mu karbi Peter Obi hannu biyu a jam’iyyar LP idan bai samu takara a ADC ba – Datti Baba Ahmed

-

Tsohon ɗan takarar mataimakin shugaban ƙasa na jam’iyyar Labour Party LP,Yusuf Datti Baba-Ahmed, ya bayyana cewa Peter Obi zai samu tarba a LP idan har bai samu tikitin shugaban ƙasa na jam’iyyar ADC ba a zaɓen 2027.

Datti ya bayyana hakan ne a ranar Jumma’a yayin wata hira da ya yi da gidan talabijin Channels, inda ya ce ya fi dacewa Obi ya dawo jam’iyyar da suka tsaya takara tare a zaɓen shugaban ƙasa na 2023.

Google search engine

Sai dai Datti ya ce yana alfahari da abin da suka yi tare da Obi a baya, yana mai jaddada cewa har yanzu shi jagoran LP ne kuma bai fice daga jam’iyyar ba, sabanin rahotannin da ke yawo a kafafen sada zumunta.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Za mu fara hukunta duk wani dan kasar waje da wa’adin bizarsa ya kare a Nijeriya kuma ya ci gaba da zama – Gwamnatin...

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa yanzu tana da cikakken tsarin gano tare da cafke baƙin ƙasashen waje da suka wuce wa’adin zaman da aka ba...

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

Mafi Shahara