DCL Hausa Radio
Kaitsaye

‘Yan bindiga sun sace matafiya da dama a hanyar Mariga-Kontagora jihar Niger

-

 

Google search engine

Rahotanni daga jihar Niger na cewa masu garkuwa da mutane sun sace akalla fasinjoji 20 da suke a cikin motoci biyar yayin da suke kan hanyar Mariga zuwa Kontagora.

Kakakin majalisar dokokin jihar Neja mai wakiltar mazabar Mariga, Abdulmalik Sarkin-Daji, ya tabbatar da hakan a wata hira da ya yi da manema a ranar Juma’a a garin Minna babban birnin jihar.

Ya ce lamarin ya faru ne a ranar Alhamis yayin da ‘yan bindiga suka tare hanyar Mariga zuwa Kontagora tsakanin Baban-Lamba da Beri.

Jihar Niger da daya daga cikin jihohin da ke fama da matsalar tsaro a Arewacin Nijeriya 

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Shugaban Amurka Donald Trumph ya haramtawa Farfesa Wole Soyinka zuwa kasar

Gwamnatin Amurka karkashin jagorancin shugaba Donald Trump ta soke takardar izinin shiga ƙasar ga Farfesa Wole Soyinka, sanannen marubuci a duniya. Farfesa Soyinka ya bayyana hakan...

Hukumar agajin gaggawa NEMA ta karɓi ƴan Nijeriya 153 da suka makale a Chadi

Hukumar ba da agajin gaggawa ta Nijeriya NEMA, ta bayyana cewa ta karɓi ’yan Nijeriya 153 da suka dawo daga ƙasar Chadi, ƙarƙashin shirin Ƙungiyar...

Mafi Shahara