DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Za mu yi kokari don ganin an saki matasan da aka kama lokacin zanga-zanga – Abba Kabir Yusuf

-

 Za mu yi kokari don ganin an saki matasan da aka kama lokacin zanga-zanga – Abba Kabir Yusuf 

Google search engine

Gwamna Abba Kabir Yusuf ya ce gwamnatinsa za ta yi bakin kokarinnta don ganin an saki matasan da aka kama a lokacin zanga-zangar adawa da tsadar rayuwa a jihar 

Abba ya bayyana haka a shafinsa na sada zumunta na Facebook a daren Juma’a  

Hotunan matasan sun karade shafukan sada zumunta inda aka ga matasan a kotu. 

A cikin watan Agusta ne dai aka kama matasan bayan lokacin da suka shiga zanga-zangar adawa da tsadar da aka gudanar

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Super Eagles ta fara farfado da burinta na zuwa gasar cin kofin duniya ta 2026

Hukumar kwallon kafar Nijeriya ta fara dawo da burin zuwa gasar cin kofin duniya ta 2026 Hukumar Ƙwallon Ƙafa ta Najeriya (NFF) ta shigar da ƙorafi...

Dangote ya shigar da ƙorafi ga hukumar ICPC kan shugaban hukumar NMDPRA

Shugaban Kamfanin Dangote, Aliko Dangote, ya shigar da ƙorafi ga Hukumar ICPC yana zargin Shugaban Hukumar NMDPRA, Farouk Ahmed, da cin hanci da almundahanar kudade. A...

Mafi Shahara