DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Za mu yi kokari don ganin an saki matasan da aka kama lokacin zanga-zanga – Abba Kabir Yusuf

-

 Za mu yi kokari don ganin an saki matasan da aka kama lokacin zanga-zanga – Abba Kabir Yusuf 

Google search engine

Gwamna Abba Kabir Yusuf ya ce gwamnatinsa za ta yi bakin kokarinnta don ganin an saki matasan da aka kama a lokacin zanga-zangar adawa da tsadar rayuwa a jihar 

Abba ya bayyana haka a shafinsa na sada zumunta na Facebook a daren Juma’a  

Hotunan matasan sun karade shafukan sada zumunta inda aka ga matasan a kotu. 

A cikin watan Agusta ne dai aka kama matasan bayan lokacin da suka shiga zanga-zangar adawa da tsadar da aka gudanar

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Shugaba Bola Ahmad Tinubu ya yi ganawar sirri da sabbin hafsoshin tsaro a Abuja

Taron, wanda ya gudana kwanaki uku bayan sanar da sabbin nade-naden, shi ne karo na farko da shugaban kasa ya gana da manyan hafsoshin rundunonin...

Paul Biya ya yi wa masu zanga-zangar sakamakon zabe shagube a Kamaru

Shugaban ƙasar Kamaru, Paul Biya, ya yi shagube ga rikicin siyasar da ke faruwa bayan ayyana shi a matsayin wanda ya lashe sakamakon zaɓen shugaban...

Mafi Shahara