DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Saudiyya ta bayar da tallafin dala milyan $2.5m ga ‘yan gudun hijra a Zamfara

-

 

Google search engine

Gwamnatin jihar Zamfara ta ce ta samu tallafin dala miliyan $2.5m daga hukumar ba da agaji ta kasar Saudiyya domin a tallafa wa ‘yan gudun hijirar da ke fuskantar kalubalen jin kai.

Kwamishinan ayyukan Agaji na jihar Musa Kainuwa ne ya bayyana haka a taron horar da likitoci na kwanaki biyar da aka kammala ranar Juma’a.

Jihar Zamfara na daga cikin jerin jihohin da ke dama da matsalar tsaro da ta yi sanadiyar raba iyalai da dama da gidajensu

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

An yanke wa ɗan Najeriya hukuncin ɗaurin shekaru 11 a Amurka kan damfara da ta kai dala miliyan 1.3

Wata kotu a Amurka ta yanke wa wani ɗan Najeriya mai zama a San Gabriel Valley, Abiola Femi Quadri, hukuncin ɗaurin shekara 11 da wata...

Natasha ta sake shan alwashin komawa majalisar dattawa a ranar Talata

Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan, ‘yar Majalisar Dattawa daga jihar Kogi da aka dakatar, ta shigar da ƙara ga Majalisar Dattawa tana neman su girmama hukuncin Babbar...

Mafi Shahara