DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Saudiyya ta bayar da tallafin dala milyan $2.5m ga ‘yan gudun hijra a Zamfara

-

 

Gwamnatin jihar Zamfara ta ce ta samu tallafin dala miliyan $2.5m daga hukumar ba da agaji ta kasar Saudiyya domin a tallafa wa ‘yan gudun hijirar da ke fuskantar kalubalen jin kai.

Kwamishinan ayyukan Agaji na jihar Musa Kainuwa ne ya bayyana haka a taron horar da likitoci na kwanaki biyar da aka kammala ranar Juma’a.

Jihar Zamfara na daga cikin jerin jihohin da ke dama da matsalar tsaro da ta yi sanadiyar raba iyalai da dama da gidajensu

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Farashin buhun shinkafar waje mai nauyin 50KG ya koma N58,000 a wasu sassan Nijeriya in ji wani rahoton da majiyar DCL Hausa ta Punch ta wallafa.

Rahoton da kamfanin S&P Global ya fitar ya bayyana cewa farashin buhun shinkafa mai nauyin kilo 50 ya sauka zuwa N58,000 a wasu yankunan Najeriya,...

‘Yan siyasar da ke neman mukamai ba don talakawa suke yi ba – Zargin Bafarawa ga ‘yan siyasar Nijeriya

Tsohon gwamnan jihar Sakkwato, Alhaji Attahiru Dalhatu Bafarawa, ya yi zargin cewa an yi wa siyasar adawa kamshin mutuwa a Najeriya. Bafarawa, wanda ya kasance jigo...

Mafi Shahara