DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Muna aiki tukuru don shawo kan matsalar wutar lantarki da Arewacin Nijeriya ke fuskanta – Kamfanin TCN

-

Layin wuta

Kamfanin dillancin labarai na Nijeriya ya rawaito cewa TCN ya ce ma’aikatan su sun gano dalilin da ya haddasa matsalar wutar lantarki a layin Ugwuaji-Apir mai nauyin kilo 330 (kV).

Google search engine

Babban jami’in hulda da jama’a na TCN, Ndidi Mbah, ya ce an gano matsalar ne a yankin Igumale da ke Jihar Binuwai, a cewarsa, yankin da aka samu matsalar, an gano yana da karfin 330kv a cikin dajin Igumale da ke jihar Benuwe.

Ya kara da cewa jami’an TCN na aiki tukuru domin shawo kan matsalar wutar lantarki da ta addabi wasu yankunan.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Rashin tabbas da matsalolin tsaro na barazana ga burin ECOWAS na 2050 – Shugaban ECOWAS, Touray

Shugaban kungiyar ECOWAS, Omar Touray, ya ce rashin tabbas a duniya, matsalolin tsaro da matsin tattalin arziki na hana kungiyar cimma burinta na Vision 2050,...

An yi ajalin wata mace mai juna biyu da wani karamin yaro a cikin birnin Kano

Al’ummar Sheka Sabuwar Gandu a karamar hukumar Kano Municipal sun shiga firgici a daren Asabar bayan wasu da ba a san ko su waye ba...

Mafi Shahara