DCL Hausa Radio
Kaitsaye

China ta umurci matatun man fetur din ta su dakatar da jigilar sa saboda rikicin Gabas ta tsakiya

-

Gwamnatin China ta umurci manyan matatun man fetur na ƙasar da su dakatar da fitar da dizal da fetur zuwa ƙasashen waje na ɗan lokaci, saboda rikicin da ke ƙara tsananta a yankin gabas ta tsakiya kamar yadda wani rahoto ya bayyana.

Rahoton wanda jaridar Bloomberg ta wallafa, ya ce an ɗauki matakin ne saboda yiwuwar samun ƙarancin makamashi sakamakon yaƙin da ke faruwa a yankin.

Google search engine

China na daga cikin manyan ƙasashen da ke shigar da danyen mai kasarta daga waje, kuma tana cikin ƙasashen Asiya da ke dogaro da mashigin ruwa na Hormuz wajen jigilar makamashi.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

Jami’ar gwamnatin tarayya da ke Dutse a jihar Jigawa ta kori dalibai 20 tare da dakatar da wasu 15 bisa zarginsu da satar jarrabawa

Jami'ar tarayya da ke jihar Jigawa ta kori dalibai 20 tare da dakatar da wasu 15 daga karatu bisa samunsu da laifin satar jarabawa. Rahotanni sun...

Mafi Shahara