DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Za mu kawo karshen rashin tsaro a Nijeriya – Shugaba Tinubu

-

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu ya tabbatar wa ‘yan Najeriya da rundunar sojin kasar cewa gwamnati za ta yi nasara kan matsalolin tsaro da ke addabar kasar.

Jaridar Daily Nigerian ta ambato Tinubu ya bayyana haka ne yayin buda baki da sojoji a fadar shugaban kasa da ke Abuja, inda ya yaba wa jarumtaka da sadaukarwar da jami’an tsaro ke yi wajen kare kasar daga ‘yan ta’adda.

Google search engine

Ya kuma jaddada kudurin gwamnatinsa na kara zuba yin abin da ya dace wajen samar da kayan aiki, bayanan sirri da tallafin aiki domin kara inganta ayyukan rundunar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Dan majalisar wakilan Nijeriya ya sauys sheka daga PDP zuwa ADC

Dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Tambuwal/Kebbe a jihar Sokoto, Abdussamad Dasuki ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar PDP, inda ya koma ADC. A cikin wasiƙar...

Sanata Wamako ya raba wa marayu su 10,000 tallafin N1,000 kowane a jihar Sokoto

Tsohon gwamnan jihar Sokoto kuma Sanata mai wakiltar Sokoto ta Arewa, Aliyu Magatakarda Wamakko, ya bayar da tallafin miliyan 10, ga mutane dubu 10 da...

Mafi Shahara