DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Shugaba Tinubu ya amince da sayen sabbin makaman yaki domin dakile matsalar tsaro

-

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu ya amince da sayen karin kayan aikin soja domin karfafa yaki da ‘yan ta’adda da ‘yan bindiga a fadin Nijeriya.

Ministan Tsaro, Christopher Musa, ya bayyana hakan bayan ganawar shugaban kasa da hafsoshin rundunonin tsaro, inda ya ce an gabatar wa shugaban rahoto kan yadda ake gudanar da ayyukan tsaro a sassan kasar.

Google search engine

Ya ce duk da hare-haren da aka samu a baya-bayan nan, sojoji sun yi nasarar hallaka wasu manyan kwamandojin ‘yan ta’adda tare da kwace wasu kayayyakinsu, yana mai cewa rundunar sojin Nijeriya na ci gaba da jajircewa wajen tabbatar da tsaron al’ummar kasar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Dan majalisar wakilan Nijeriya ya sauys sheka daga PDP zuwa ADC

Dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Tambuwal/Kebbe a jihar Sokoto, Abdussamad Dasuki ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar PDP, inda ya koma ADC. A cikin wasiƙar...

Sanata Wamako ya raba wa marayu su 10,000 tallafin N1,000 kowane a jihar Sokoto

Tsohon gwamnan jihar Sokoto kuma Sanata mai wakiltar Sokoto ta Arewa, Aliyu Magatakarda Wamakko, ya bayar da tallafin miliyan 10, ga mutane dubu 10 da...

Mafi Shahara