DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Alhazan kasar India sun koka da halin rashin kula a Saudiyya

-

Alhazan kasar India sun koka cewa ba a samar musu da abubuwan da suka kamata ba a aikin hajjin wannan shekarar na 2024.

Daga cikin abubuwan da suka rasa hada rashin tsafta a sansanonin Alhazai, karancin abinci, cunkoso musamman a Mina a lokacin gudanar da aikin hajjin bana.
Alhazan kasar ta India da suke cikin jerin kasashen Musulmin duniya da suka halarci wannan aikin hajji, sun zargi hukumar kula da aikin hajji na kasar da watsar da su.
Da yawa daga cikin alhazan dai sun saka a kafafen sadarwar zamani suna korafin yadda suka ce an ba a samar musu da wurare masu tsafta ba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Kamfanin NNPCL ya musanta labarin cefanar da matatar man birnin Port Harcourt

Kamfanin man fetur na Nijeriya NNPCL ya musanta labarin cefanar da matatar mai ta Fatakwal ga yan kasuwa A Yayin wani taro da kamfanin ya gabatar...

Tattalin arzikin Najeriya zai bunkasa daga 2025 zuwa 2026 – IMF

Asusun Lamuni na Duniya (IMF) ya sabunta hasashensa kan ci gaban tattalin arzikin Najeriya, inda ya ce zai kai kashi 3.4 cikin 100 a shekarar...

Mafi Shahara