DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Trump na barazanar lafta sabon haraji kan wayoyin hannu

-

Donald Trump, ya ce wayoyin hannu na kasar China da sauran na’urorin lantarki ba za a cire su daga biyan haraji ba.

Kasuwannin hannayen jari na Turai sun yi tashin gwauron zabi a safiyar Litinin din nan bayan sanarwar da Trump ya fitar a ranar Juma’a a hukumance cewa wasu daga cikin wadannan kayayyaki za su kauce wa harajin da ya kai kashi 145%.
Kasar Sin ta yi kira ga Donald Trump da ya duba tsarin harajinsa ta hanyar dawowa hanyar da ta dace ta mutunta juna.

Google search engine

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Majalisar dattawan Nijeriya za ta tattauna da shugaba Tinubu kan kalaman Trump

Majalisar dattawan Nijeriya ta bayyana cewa za ta gana da shugaba Tinubu da bangaren zartarwa domin tattauna batun rikicin diflomasiyya da kalaman shugaban Amurka Donald...

ECOWAS ta yi watsi da zargin Trump na halaka mabiya addinin kirista a Nijeriya

Kungiyar raya tattalin arzikin kasashen yammacin Afirka ECOWAS ta fitar da sanarwa mai dauke da watsi kan zargin cewa hare-haren ta’addanci da ke ƙaruwa a...

Mafi Shahara