DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Hisbah ta kai samame Gidan Gala a Kano

-

Malam Aminu Ibrahim Daurawa 

Hukumar Hisbah a jihar Kano sun kama wasu mutane 10 da ake zargi da aikata baɗala a wani gidan Gala da ke a jihar 

Samamen ya biyo bayan ƙorafi da mabiya addinin kirista dake titin Zungeru a karamar hukumar Fagge suka kai ga hukumar.

Google search engine

Mazauna yankin sun koka da cewa an bude gidan Gala dinne a cikin unguwar su, don haka ne suka shigar da kara ta hannun lauyoyinsu.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Shugaba Tinubu babbar kyauta ne daga Allah domin gyaran Nijeriya – Yahaya Bello

Tsohon gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello ya bayyana shugaban Nijeriya Bola Tinubu a matsayin babbar kyauta da Allah ya ba Nijeriya domin gyaran kasar. Yahaya Bello...

Gwamnatin Nijeriya ta ce cin jarabawar lissafi “Mathematics” wajibi ne ga daliban Sakandare kafin kammalawa

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa lallai dukkan ɗalibai masu rubuta jarabawar kammala sakandare su cigaba da rubuta lissafi tare da harshen Turanci a matsayin wajibi. Mai...

Mafi Shahara