DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Zakzaky ya dawo Nijeriya bayan watanni 5 yana jinya a Iran

-

 Zakzaky ya dawo Nijeriya bayan watanni 5 yana jinya a Iran

Google search engine

Bayan shafe watanni biyar suna jinya a kasar Iran, Jagoran mabiya mazahabar Shi’a a Nijeriya, Sheikh Ibraheem Zakzaky da mai dakinsa Zeenah, sun dawo Abuja.

Jagoran na mabiya Shi’a ya samu kyakkyawar tarba daga dubban magoya bayansa a filin jirgin saman Nnamdi Azikiwe.

Kafin daga bisani ya wuce filin wasa na Moshood Abiola domin yin gagarumin liyafa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Kamfanin NNPCL ya musanta labarin cefanar da matatar man birnin Port Harcourt

Kamfanin man fetur na Nijeriya NNPCL ya musanta labarin cefanar da matatar mai ta Fatakwal ga yan kasuwa A Yayin wani taro da kamfanin ya gabatar...

Tattalin arzikin Najeriya zai bunkasa daga 2025 zuwa 2026 – IMF

Asusun Lamuni na Duniya (IMF) ya sabunta hasashensa kan ci gaban tattalin arzikin Najeriya, inda ya ce zai kai kashi 3.4 cikin 100 a shekarar...

Mafi Shahara