DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Cutar sankarau ta yi ajalin mutum 74, yayin da cutar ke ci gaba da yaduwa a Nijeriya – Hukumar NCDC

-

Hukumar kare yaduwar cututtuka ta Nijeriya NCDC ta nuna damuwar game da karuwar kamuwa da cutar sankarau a kasar, wadda ta haddasa mutuwar mutane 74 a fadin jihohi 22 na kasar.

Google search engine

Darakta Janar na hukumar NCDC, Dr Jide Idris ne ya bayyana hakan a wata hira da kamfanin dillancin labaran Nijeriya ranar Litinin a Abuja.

Idris ya ce hukumar ta dauki matakin gaggawa ta hanyar tura jami’anta musamman a jihohin Kebbi, Katsina, da Sokoto, wadanda aka fi samun bullar cutar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

China ta gargadi Amurka game da yi ma Nijeriya barazana da katsalandan

Gwamnatin kasar China ta nuna goyon bayanta ga Shugaba Bola Tinubu, tana mai gargadi ga kowace kasa da ke tsoma baki cikin harkokin cikin gidan...

Ba a take hakkin Kiristoci a Nijeriya ba – Babban hafsan tsaron Nijeriya

Babban hafsan tsaron Nijeriya Janar Olufemi Oluyede ya karyata ikirarin cewa ana zaluntar Kiristoci a Nijeriya, inda ya ce babbar matsalar Nijeriya ita ce ta’addanci. Janar...

Mafi Shahara