DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Yan sanda sun dakile yunkurin garkuwa da direba da fasinjoji a Katsina

-

Jami’an rundunar ‘yan sandan Nijeriya sun dakile wani yunkurin yin garkuwa da mutane a hanyar Funtua zuwa Gusau a Katsina.

Jami’an sun yi artabu da ‘yan bindigar da ke dauke da muggan makamai, lamarin da ya tilasta musu tserewa da raunukan harbin bindiga.

A wata sanarwa da mai magana da yawun rundunar, Muyiwa Adejobi ya fitar a ranar Lahadi, ta ce jami’an sun yi nasarar dakile yunkurin dauke mutane goma da direbobi biyu da fasinjoji takwas – ba tare da sun ji rauni ba kuma suka koma ga iyalansu.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

PDP ta yanke shawarar goyon bayan Tinubu a 2027 domin ci gaban yankin mu da kasa baki daya- shugaban riko na jam’iyyar PDP a...

Shugaban rikon kwarya na jam’iyyar PDP a jihar Bayelsa kuma Sakataren Yankin Kudu maso Kudu na jam’iyyar, George Turnah, ya bayyana cewa jam’iyyar PDP a...

Gwamna Nasir Idris na Kebbi ya nesanta kansa daga jita-jitar ficewa daga jam’iyyar APC

Gwamnan Jihar Kebbi, Nasir Idris, ya nesanta kansa daga rahotannin da ke yawo a kafafen sada zumunta cewa shi da wasu gwamnoni hudu na shirin...

Mafi Shahara