DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Hukumomin Saudiyya sun dakatar da ba da ‘visa’ umra saboda tururuwar mutane

-

Kamfanonin dake jigilar masu zuwa umra na fuskantar kalubale wajen samun takardar izinin shiga kasar Saudiyya, lamarin da ya shafi dubban maniyyata.
An dai alakanta wannan matsalar da wani sabon tsari da Saudiyya ta fito da shi, kuma yanzu haka ya sa mutane da dama dake son zuwa kasa mai tsarki sun rasa makoma, kamar yadda kafar Independent Hajj Reporters ta ruwaito.
 
Sai dai a wata zantawa da mashawarci kan lamurran addini na Saudiyya AFM Khalid Hossain ya ce an dauki matakin ne saboda cunkoson mutanen da ke Saudiyya a yanzu, sun fi na lokacin aikin hajji.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamnatin Nijeriya ta dakatar da ziyarar ibada ta Kiristoci zuwa Isra’ila

Gwamnatin Nijeriya ta sanar da dakatar da duk wata ziyara ta Kirista zuwa Isra’ila sakamakon halin tsaro a Gabas ta Tsakiya. Hukumar kula da ziyarar ibada...

Mata biyu da ke tsare a hannun ‘yan bindiga sun haihu a jihar Sokoto

Wasu mata biyu cikin mutum takwas da aka sace a kauyen Takatsaba da ke Karamar Hukumar Sabon Birni a Jihar Sokoto sun haifi jarirai namiji...

Mafi Shahara