DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Hukumomin Saudiyya sun dakatar da ba da ‘visa’ umra saboda tururuwar mutane

-

Kamfanonin dake jigilar masu zuwa umra na fuskantar kalubale wajen samun takardar izinin shiga kasar Saudiyya, lamarin da ya shafi dubban maniyyata.
An dai alakanta wannan matsalar da wani sabon tsari da Saudiyya ta fito da shi, kuma yanzu haka ya sa mutane da dama dake son zuwa kasa mai tsarki sun rasa makoma, kamar yadda kafar Independent Hajj Reporters ta ruwaito.
 
Sai dai a wata zantawa da mashawarci kan lamurran addini na Saudiyya AFM Khalid Hossain ya ce an dauki matakin ne saboda cunkoson mutanen da ke Saudiyya a yanzu, sun fi na lokacin aikin hajji.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Sarkin Musulmi ya bukaci gwamnoni da su rika sauraron masu sukarsu

Sarkin ya bayyana haka ne a taron Gwamnonin Arewa da majalisar sarakunan gargajiya da aka gudanar a Kaduna a Litinin din nan, Sarkin Musulmi ya...

’Yan bindiga sun sake kai hari a Kano tare da yin garkuwa da mutane 11

’Yan bindiga sun sake farmakar wani kauye a jihar Kano, inda suka yi garkuwa da mutane 11 a Unguwar Tsamiya (Dabawa), da ke ƙaramar hukumar...

Mafi Shahara