DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Majalisa ta yi watsi da bukatar tsarin karba-karba a shugabancin Nijeriya

-

Majalisar wakilan Nijeriya ta ki amincewa da kudirin gyaran kundin tsarin mulki da ke neman a yi tsarin karba-karba a kujerar shugaban kasa da ta mataimakinsa tsakanin yankuna shida na kasar.

Haka kuma, majalisar ta ki amincewa da wasu kudirori shida na gyaran kundin tsarin mulki da aka saka a cikin jerin ajandar zaman majalisar a ranar Talata.

Google search engine

Sai dai, majalisar ta yanke shawarar dawo da wadannan kudirori a ranar Laraba domin ci gaba da nazarinsu daya bayan daya bisa cancantarsu ta musamman.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?

AIG Olatunji Disu ya kasance gogaggen jami’i wanda aka nada don jagorantar rundunar 'yan sandan kasar a matsayin IGP na 23. A cewar fadar shugaban...

Mafi Shahara