DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Hukumar tace fina-finai ta jihar Kano ta soke lasisin wasu gidajen gala 8 tare da haramta aikinsu a jihar

-

Shugaban hukumar tace fina-finai na jihar Kano Abba El-Mustapha, ya bayar da umurnin soke lasisin wasu gidajen gala takwas a jihar Kano tare da haramta aikinsu cikin gaggawa saboda saba ka’idojin hukumar.

Hakan ya fito ne a cikin wata sanarwa da jami’in yada labarai na hukumar Abdullahi Sani Sulaiman ya fitar kuma ya rabawa manema labarai jim kadan bayan kammala taron gudanarwar hukumar.

Google search engine

A cewar sanarwar, gidajen gala 8 da abin ya shafa sun hada da.

1. Hamdala Entertainment (Ungoggo)

2. Lady J. Entertainment (Sanya Olu)

3. Dan Hausa Entertainment (Sanya Olu)

4. Ni’ima Entertainment (Zungeru)

5. Ariya Entertainment (Abedi Sabon Gari)

6. Babbangida Entertainment (Balatus)

7. Harsashi Entertainment (Ebedi Sabon Gari)

8. Wazobiya Entertainment (Sanya Olu)

Abdullahi Sani Sulaiman ya bayyana cewa matakin ya biyo bayan rashin bin ka’idojin hukumar yasa aka dauki wannan mataki.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Akwai bukatar Akpabio da Abbas su yi bayanin yadda aka kashe fiye da naira biliyan 18 a ginin ofishin hukumar majalisar dokokin Nijeriya –...

Kungiyar kare haƙƙin jama’a da tabbatar da shugabanci na gaskiya a Nijeriya SERAP ta nemi shugaban majalisar dattawa Godswill Akpabio da kakakin majalisar wakilai Tajudeen...

Abin takaici ne ganin yadda Nijeriya ke cikin kasashen da talauci ya yi wa lahani – Atiku Abubakar

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku Abubakar, ya bayyana talauci a matsayin mafi girman maƙiyi da ɗan Adam ya taɓa sani. A cikin wata sanarwa da ya...

Mafi Shahara