DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Dangote ya sanar da sake rage farashin litar man fetur dinsa da N15

-

Matatar mai ta Dangote ta sanar da rage farashin man fetur a sassa daban daban na Nijeriya, inda a yanzu haka farashin ya koma tsakanin N875 zuwa N905 kowace lita.

Sabon farashin, ya nuna cewa an rage Naira 15 ga kowace lita, kamar yadda aka wallafa a dandalin sada zumunta na matatar Dangote a ranar Alhamis.

Google search engine

Haka farashin yake a hannun manyan dillalan mai tare da haɗin gwiwar matatar, ciki har da MRS, Ardova, Heyden, Optima Energy, Techno Oil, da Hyde Energy.

Ukashatu Ibrahim Wakili
Ukashatu Ibrahim Wakilihttp://dclhausa.com
Ukashatu Wakili, Mataimakin Babban Edita kuma Mai Kula da Shirin Koyon Sanin Makamar Aiki ne a DCL Hausa. A matsayinsa na ƙwararren ɗan jarida yana tsara ayyukan rediyo da kafafen sada zumunta, fassarar labarai, da tabbatar da sahihancin bayanai. Yana jagorantar shirin horaswa ga masu koyon aiki tare da kula da ingancin rubuce-rubuce da shirye-shiryen gidan jaridar.

1 COMMENT

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Cristiano Ronaldo zai yi ritaya daga kwallon kafa nan ba da jimawa ba

Shahararren ɗan wasan ƙwallon ƙafa na ƙasar Portugal, Cristiano Ronaldo, ya bayyana cewa zai yi ritaya daga wasa nan ba da jimawa ba, yana mai...

Gwamnatin Nijeriya ta mayar ma Amurka da martani kan kalamanta ga kasar

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa gwamnatin Amurka ta yi kuskuren fahimtar hakikanin matsalolin tsaro a kasar. Ministan yada labaran Nijeriya, Mohammed Idris, ya ce gwamnatin Nijeriya...

Mafi Shahara