DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Dalilan da suka hana mu binciken Sanata Godswill Akpabio – Majalisar Dattawa

-

Sanata Godswill Akphabio

Majalisar dattawan Nijeriya ta ce bata fara binciken akan zargin neman yin lalata da Sanata mai wakiltar Kogi ta tsakiya Natasha Akpoti ke yi wa shugaban Majalisar Godswill Akpabio ba, kasancewar babu wanda ya gabatar da bukatar a hukumance.

Google search engine

Shugaban kwamitin yada labarai da na majalisar dattawa, Sanata Yemi Adaramodu ne ya bayyana haka a zantawar sa da gidan talabijin na ARISE, a ranar Litinin, da ya ce ba za a iya bincikar Akpabio daga majalisar dattawa ba tare da gabatar da korafi a kansa ba.

A baya Sanata Natasha ya yin wata hira da gidan talabijin na ARISE ta yi zargin cewa Akpabio ya yi mata kalaman da basu dace ba a lokacin da ta kai masa ziyara a gidansa da ke Uyo, jihar Akwa Ibom, a ranar 8 ga watan Disamba, 2023.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Cristiano Ronaldo zai yi ritaya daga kwallon kafa nan ba da jimawa ba

Shahararren ɗan wasan ƙwallon ƙafa na ƙasar Portugal, Cristiano Ronaldo, ya bayyana cewa zai yi ritaya daga wasa nan ba da jimawa ba, yana mai...

Gwamnatin Nijeriya ta mayar ma Amurka da martani kan kalamanta ga kasar

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa gwamnatin Amurka ta yi kuskuren fahimtar hakikanin matsalolin tsaro a kasar. Ministan yada labaran Nijeriya, Mohammed Idris, ya ce gwamnatin Nijeriya...

Mafi Shahara