DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Bai dace a rufe makarantu a wasu jihohin Nijeriya ba don an fara azumin watan Ramadana – Kungiyar CAN ta Kiristocin Nijeriya

-

Kungiyar kiristoci ta Nijeriya ta bayar da wa’adin ga gwamnatocin jihohin Bauchi, Katsina, Kano, da Kebbi da su gaggauta janye umurnin da suka bayar na rufe makarantu na tsawon mako biyar saboda azumin watan Ramadan.

Google search engine

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Ka fito ka bayyana wa ‘yan Nijeriya hakikanin dalilin da ya sa ka canza hafsoshin tsaro – Bukatar ADC ga shugaba Tinubu

Jam’iyyar ADC ta bukaci shugaban Nijeriya, Bola Tinubu ya bayyana gaskiya ga ’yan Nijeriya kan ainihin dalilan da suka sa aka yi gaggawar sauya shugabannin...

Gwamnan jihar Bauchi Bala Muhammad ya nada yayansa a matsayin Sarkin Duguri

Gwamnan Jihar Bauchi, Bala Mohammed, ya naɗa yayansa, Alhaji Adamu Mohammed, a matsayin sarkin sabon masarautar Duguri da aka ƙirƙira a jihar. Sakataren gwamnatin Jiha, Aminu...

Mafi Shahara