DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Hukumar NEMA ta karbi yan Nijeriya 111 da aka dawo da su daga jamhuriyar Nijar 

-

Hukumar bada agajin gaggawa ta Nijeriya NEMA ta karbi yan kasar 111 da aka dawo da su daga janhuriyar Nijar.

Kamar yadda hukumar ta wallafa a shafin ta na X, matakin ya kasance cikin shirin hukumar kula da yan gudun hijira ta majalisar dinkin duniya tare da sauran hukumomi masu ruwa da tsaki.

Google search engine

Tuni aka dauki cikakkun bayanan yan Nijeriyar wadanda suka kunshi maza 87 da mata 8, sai kuma kananan yara mata 9 da kuma kananan yara maza 8.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Za mu fara hukunta duk wani dan kasar waje da wa’adin bizarsa ya kare a Nijeriya kuma ya ci gaba da zama – Gwamnatin...

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa yanzu tana da cikakken tsarin gano tare da cafke baƙin ƙasashen waje da suka wuce wa’adin zaman da aka ba...

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

Mafi Shahara