DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Ban karbi rancen ko kwabo ba cikin shekaru biyu na Mulki na – Gwamna Uba Sani

-

Gwamnan Kaduna, Uba Sani, ya ce tun bayan hawansa mulki shekaru biyu da suka wuce, bai karɓi bashin ko sisi daga kowanne banki na cikin gida ko na waje ba.

Ya bayyana haka ne a yayin wani taro da manema labarai a Kaduna, inda ya ce ya ƙi karɓar bashi domin kauce wa jefa jihar cikin nauyin bashi.

Google search engine

Gwamnan ya ƙara da cewa ya rage alawus ɗin kansa, na sakataren gwamnati da kwamishinoni domin tafiyar da mulki ba tare da dogaro da rance ba, duk da yawan bukatar rancen da bankunan ke aike masa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

China ta umurci matatun man fetur din ta su dakatar da jigilar sa saboda rikicin Gabas ta tsakiya

Gwamnatin China ta umurci manyan matatun man fetur na ƙasar da su dakatar da fitar da dizal da fetur zuwa ƙasashen waje na ɗan lokaci,...

Mafi Shahara