DCL Hausa Radio
Kaitsaye

‘Yan Najeriya sun fara cin gajiyar sauye-sauyen tattalin arzikin Tinubu- Gwamna Ododo

-

Gwamnan Jihar Kogi, Ahmed Ododo, ya taya Shugaba Bola Tinubu murnar cika shekara biyu a mulki, yana mai yabawa da jagorancinsa na hangen nesa da sauye-sauyen da ke kara sanya juriya a tsakanin ‘yan kasa.

A wata sanarwa daga mai ba shi shawara kan harkokin yada labarai, Ismail Isah, Ododo ya ce Najeriya ta fara cin gajiyar sauye-sauyen tattalin arzikin da aka fara tun shekarar farko.

Google search engine

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

China ta umurci matatun man fetur din ta su dakatar da jigilar sa saboda rikicin Gabas ta tsakiya

Gwamnatin China ta umurci manyan matatun man fetur na ƙasar da su dakatar da fitar da dizal da fetur zuwa ƙasashen waje na ɗan lokaci,...

Mafi Shahara