DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnatin Nijeriya na shirin kafa kotun da za ta hukunta masu satar amsa – Ministan Ilimi

-

Gwamnatin Tarayya ta bayyana niyyarta ta kafa kotun musamman domin hukunta masu laifin magudin jarrabawa, domin zama izina ga wasu.

Ministan Ilimi, Dr. Tunji Alausa, ya bayyana hakan a Abuja yayin karɓar rahoton kwamitin inganta jarrabawa, ƙarƙashin jagorancin Farfesa Ishaq Oloyede na JAMB.

Google search engine

Ministan kamar yadda jaridar Daily Nigerian ta ruwaito, ya ce gwamnatin za ta aiwatar da duka shawarwarin kwamitin guda 12, tare da amfani da duk wata hanya wajen yaki da satar amsa a jarrabawa.

Ukashatu Ibrahim Wakili
Ukashatu Ibrahim Wakilihttp://dclhausa.com
Ukashatu Wakili shi ne Mataimakin Editan Gudanarwa kuma Mai Kula da Shirin Koyon Sanin Makamar Aiki na DCL Hausa. A matsayinsa na ƙwararren ɗan jarida yana tsara ayyukan rediyo da kafafen sada zumunta, fassarar labarai, da tabbatar da sahihancin bayanai. Yana jagorantar shirin horaswa ga masu koyon aiki tare da kula da ingancin rubuce-rubuce da shirye-shiryen gidan jaridar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Shugaba Tinubu adali ne, bai fifita kowane yanki ba wajen rarraba ayyukan ci-gaba ba a Nijeriya – Gwamnatin tarayya

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu na gudanar da mulkinsa bisa gaskiya da adalci wajen rabon ayyuka, mukamai da damar ci-gaba...

Dalilin da ya sa muka maye gurbin rundunar Operation Safe Haven da Enduring Peace – Babban hafsan tsaron Nijeriya

Babban hafsan tsaron Nijeriya, Janar Christopher Musa, ya ƙaddamar da sabuwar rundunar haɗin gwiwa mai suna Operation Enduring Peace domin magance matsalar tsaro da ta...

Mafi Shahara