DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnatin Nijeriya na shirin kafa kotun da za ta hukunta masu satar amsa – Ministan Ilimi

-

Gwamnatin Tarayya ta bayyana niyyarta ta kafa kotun musamman domin hukunta masu laifin magudin jarrabawa, domin zama izina ga wasu.

Ministan Ilimi, Dr. Tunji Alausa, ya bayyana hakan a Abuja yayin karɓar rahoton kwamitin inganta jarrabawa, ƙarƙashin jagorancin Farfesa Ishaq Oloyede na JAMB.

Google search engine

Ministan kamar yadda jaridar Daily Nigerian ta ruwaito, ya ce gwamnatin za ta aiwatar da duka shawarwarin kwamitin guda 12, tare da amfani da duk wata hanya wajen yaki da satar amsa a jarrabawa.

Ukashatu Ibrahim Wakili
Ukashatu Ibrahim Wakilihttp://dclhausa.com
Ukashatu Wakili, Mataimakin Babban Edita kuma Mai Kula da Shirin Koyon Sanin Makamar Aiki ne a DCL Hausa. A matsayinsa na ƙwararren ɗan jarida yana tsara ayyukan rediyo da kafafen sada zumunta, fassarar labarai, da tabbatar da sahihancin bayanai. Yana jagorantar shirin horaswa ga masu koyon aiki tare da kula da ingancin rubuce-rubuce da shirye-shiryen gidan jaridar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Babu adawa a jihar Plateau a zaben 2027 – Caleb Muftwang

Gwamnan Jihar Plateau, Caleb Manasseh Mutfwang, ya bayyana cewa zuwa zaben 2027 jam’iyyarsa ba za ta samu adawa a jihar ba. Ya fadi hakan ne...

Obasanjo ya musanta rubuta sanarwar mutuwarsa

Tsohon Shugaban Nijeriya, Olusegun Obasanjo, ya musanta wani rubutu da ke yawo a kafafen sada zumunta da ke ikirarin cewa ya fitar da sanarwar mutuwarsa. Rubutun...

Mafi Shahara