DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnatin APC na amfani da talauci a matsayin makamin hana ‘yan Nijeriya su juya mata baya – Zargin Atiku, El-rufa’i, da Amaechi

-

Tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar, da tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, da tsohon ministan sufuri, Rotimi Amaechi, sun caccaki gwamnatin shugaba Bola Tinubu saboda amfani da talauci a matsayin makami ga ‘yan Nijeriya.

Jiga-jigan siyasar na jawabi ne a wani da aka gudanar don taya Amaechi murnar cika shekaru 60 a Abuja.

Google search engine

A cewar Atiku, gwamnati tana amfani da talauci a matsayin makami don tabbatar da cewa ‘yan Nijeriya ba su juya musu baya ba.

Sh kuwa El-Rufai, yace Najeriya na cikin wani mawuyacin hali da bata taba shiga ba tun 1914.

A gefe daya kuwa, Amaechi yace manufofin gwamnatin Tinubu na cika aljihun wasu mutane kalilan ne a cikin gwamnati.

Ukashatu Ibrahim Wakili
Ukashatu Ibrahim Wakilihttp://dclhausa.com
Ukashatu Wakili, Mataimakin Babban Edita kuma Mai Kula da Shirin Koyon Sanin Makamar Aiki ne a DCL Hausa. A matsayinsa na ƙwararren ɗan jarida yana tsara ayyukan rediyo da kafafen sada zumunta, fassarar labarai, da tabbatar da sahihancin bayanai. Yana jagorantar shirin horaswa ga masu koyon aiki tare da kula da ingancin rubuce-rubuce da shirye-shiryen gidan jaridar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

China ta umurci matatun man fetur din ta su dakatar da jigilar sa saboda rikicin Gabas ta tsakiya

Gwamnatin China ta umurci manyan matatun man fetur na ƙasar da su dakatar da fitar da dizal da fetur zuwa ƙasashen waje na ɗan lokaci,...

Mafi Shahara