DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Na fada wa Tinubu cewa ni ba zan zabe shi ba – Rotimi Amaechi

-

Tsohon ministan sufurin kasa a Nijeriya Rotimi Chibuike Amaechi ya ce tun farkon fara maganar takarar Tinubu ya sanar da shi cewa ba zai goyi bayansa ba, kuma ba zai zabe shi ba.

Amaechi ya kara da cewa ya yanke shawarar tsayawa kan kalamansa kuma har yanzu bai taba yi waTinubu aiki ba saboda shugaban ba shi da kwarewar mulkin Najeriya.

Google search engine

Ya bayyana hakan ne a yayin wani taron taya si murnar cika shekaru 60 da haihuwa da ya gudana a Abuja.

Da yake magana kan hadakar ‘yan adawa, Amaechi ya ce za su goyi bayan ‘yan adawa  da za su fitar da ‘yan Nijeriya daga wannan matsala.

Ukashatu Ibrahim Wakili
Ukashatu Ibrahim Wakilihttp://dclhausa.com
Ukashatu Wakili, Mataimakin Babban Edita kuma Mai Kula da Shirin Koyon Sanin Makamar Aiki ne a DCL Hausa. A matsayinsa na ƙwararren ɗan jarida yana tsara ayyukan rediyo da kafafen sada zumunta, fassarar labarai, da tabbatar da sahihancin bayanai. Yana jagorantar shirin horaswa ga masu koyon aiki tare da kula da ingancin rubuce-rubuce da shirye-shiryen gidan jaridar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

China ta umurci matatun man fetur din ta su dakatar da jigilar sa saboda rikicin Gabas ta tsakiya

Gwamnatin China ta umurci manyan matatun man fetur na ƙasar da su dakatar da fitar da dizal da fetur zuwa ƙasashen waje na ɗan lokaci,...

Mafi Shahara