DCL Hausa Radio
Kaitsaye

MKO Abiola ne ya lashe zaben ranar 12 ga watan Yuni – IBB

-

 

Google search engine

Tsohon shugaban kasa na mulkin soja, Janar Ibrahim Badamasi Babangida ya ce marigayi Basorun Moshood Kashimawo Olawale Abiola ne ya lashe zaben shugaban kasa da aka gudanar a ranar 12 ga watan Yunin shekarar 1993.

IBB ya bayyana hakan ne a cikin littafin tarihin rayuwarsa mai suna “A Journey in Service” wanda aka kaddamar a Abuja ranar Alhamis.

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osibanjo wanda ya duba littafin ya ruwaito Babangida na cewa Marigayi MKO Abiola ne ya samu rinjayen kuri’u a lokacin zaben.

Idan zaku tuna abaya dai tsohun shugaban kasa Muhammadu Buhari ya karrama Abiola da lambar girma ta GCFR.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Dan Majalisar dokoki a Zamfara da jiga-jigai a PDP sun sauya sheƙa zuwa APC

Dan majalisar jiha mai wakiltar mazabar Maradun II ta jihar Zamfara, Hon. Maharazu Salisu, ya sauya sheka daga jam’iyyar PDP zuwa APC tare da wasu...

Shugaban Amurka Donald Trumph ya haramtawa Farfesa Wole Soyinka zuwa kasar

Gwamnatin Amurka karkashin jagorancin shugaba Donald Trump ta soke takardar izinin shiga ƙasar ga Farfesa Wole Soyinka, sanannen marubuci a duniya. Farfesa Soyinka ya bayyana hakan...

Mafi Shahara