DCL Hausa Radio
Kaitsaye

‘Yan Nijeriya 85 da Amurka ta tilastas ta musu komowa gida za su sauka a Legas Litinin dinnan

-

 

Jakadan Amurka a Nijeriya, Richard Mills ne ya bayyana yadda lamarin ke gudana a yayin wata ziyara da ya kai wa karamar Ministar harkokin wajen kasar Ambasada Bianca Odumegwu-Ojukwu a gidan Tafawa Balewa da ke Abuja.

Google search engine

Mills ya jaddada cewa mutane 85, da ke zama a gidan yari a Amurka za su kasance cikin rukunin farko na wadanda aka dawo da su.

Jakadan ya ce wadanda za a dawo da su daga Amurka za a sauke su ne a birnin Legas.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?

AIG Olatunji Disu ya kasance gogaggen jami’i wanda aka nada don jagorantar rundunar 'yan sandan kasar a matsayin IGP na 23. A cewar fadar shugaban...

Mafi Shahara