DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Minista Matawalle ya sake kare Tinubu, ya ce mai gidansa ya yi ayyukan ci-gaba a harkar tsaron arewa

-

Bello Muhammad Matawalle

 

Minista Matawalle ya yi Allah wadai da kalaman da tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir Lawal ya yi a kwanakin baya kan burin shugaban kasa Bola Tinubu a 2027.

Google search engine

Hakan na kunshe ne a cikin wata sanarwa da Daraktan yada labarai da hulda da jama’a na ma’aikatar tsaro, Henshaw Ogubike ya fitar ranar Litinin dinnan a Abuja.

Matawalle ya jaddada cewa shugaba Tinubu ya yi abin yabawa a harkokin mulki kuma Babachir Lawal da mukarrabansa za su yi mamakin irin dimbin goyon bayan da shugaban kasar zai samu daga Arewa.

Ya ce shugaban ya yi abubuwan ci gaba a fannoni daban-daban kamar tsaro, tattalin arziki, ababen more rayuwa da kuma harkokin mulki.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Eng Faruk Ahmad ya yi murabus daga mukaminsa na shugaban hukumar NMDPRA

Shugaba Tinubu ya bukaci majalisa ta sahale masa nada sabbin shugabannin hukumomin kula da man fetur bayan da Injiniya Farouk Ahmed, ya yi murabus a...

FIFA ta sanya $60 a matsayin kudin tikitin kallon kofin duniya na 2026

Hukumar kwallon kafa ta duniya FIFA ta ƙaddamar da sabon rukuni na tikiti a dalar Amurka 60 ga kowane ɗayan wasannin 104 na Gasar Kofin...

Mafi Shahara