DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Lassa Fever ta yi ajalin mutane 70 cikin wata daya a Nijeriya

-

 

Google search engine
Cutar Lassa fever ta yi sanadiyar mutuwar mutan 70 a wannan shekarar 2025, mafi yawa daga jihohin Taraba, Ondo da Edo.
Acewar hukumar kiyaye yaduwar cututtuka ta Nijeriya NCDC, a farkon shekarar nan kawai mutane 1, 552 aka yi tunanin sun kamu da cutar, inda mutum 358 aka tabbatar da ita a jikinsu, haka kuma mutum 70 suka mutu sanadiyar cutar wadda ke yaduwa daga beraye.
Jaridar Dailytrust ta gano cewa an samu mutum daya da ya kamu da cutar a kananan hukumomi 58 cikin jihohi 10 na kasar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Cristiano Ronaldo zai yi ritaya daga kwallon kafa nan ba da jimawa ba

Shahararren ɗan wasan ƙwallon ƙafa na ƙasar Portugal, Cristiano Ronaldo, ya bayyana cewa zai yi ritaya daga wasa nan ba da jimawa ba, yana mai...

Gwamnatin Nijeriya ta mayar ma Amurka da martani kan kalamanta ga kasar

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa gwamnatin Amurka ta yi kuskuren fahimtar hakikanin matsalolin tsaro a kasar. Ministan yada labaran Nijeriya, Mohammed Idris, ya ce gwamnatin Nijeriya...

Mafi Shahara