DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Kiran kungiyar NNPYA na neman Tinubu ya zabe ni a takarar mataimaki a 2027 bai dace ba yanzu – Sanata Barau Jibrin

-

Sanata Barau I. Jibrin, Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, ya ce kiraye-kirayen da kungiyar matasan jam’iyyar APC na Arewa (NNPYA) ke yi na a zabe shi a matsayin mataimakin Tinubu a 2027 ba su dace da lokaci ba.

A wata sanarwa da mai ba shi shawara na musamman kan yada labarai, Ismail Mudashir, ya fitar, Barau ya bukaci matasan su daina kamfen din su maida hankali kan tallafa manufar Shugaba Tinubu ta Renewed Hope Agenda ga Jama’ar kasa.

Google search engine

Jaridar Daily Trust ta ruwaito, mataimakin shugaban majalisar ECOWAS din ya ce, “Idan har kuna goyon bayana da gaske, ku daina wannan kiraye-kirayen da ba su dace ba, ku mara wa Shugaba Tinubu baya don dawo da martabar ƙasar nan.”

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Za mu fara hukunta duk wani dan kasar waje da wa’adin bizarsa ya kare a Nijeriya kuma ya ci gaba da zama – Gwamnatin...

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa yanzu tana da cikakken tsarin gano tare da cafke baƙin ƙasashen waje da suka wuce wa’adin zaman da aka ba...

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

Mafi Shahara