DCL Hausa Radio
Kaitsaye

‘Yan majalisar wakilai sun nemi gwamnatin tarayya ta gina sansanin sojoji a Yelwata da ke jihar Benue

-

Majalisar Wakilai ta yi kira ga gwamnatin tarayya da ta gaggauta kafa sansanin sojojin Nijeriya a garin Yelwata dake kan iyaka a karamar hukumar Guma ta jihar Benue, biyo bayan halaka mutane da ake zargin wasu mahara dauke da makamai suka yi wa sama da mutane 200 a ranar 14 ga watan Yuni.

Wannan kudiri dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Makurdi/Guma,a majalissar Dickson Tarkighir ya gabatar.

Google search engine

Dan majalisar ya kuma yi tir da mummunan harin, yana mai nuni da cewa kisan kiyashin na Yelwata ya kara dagula harkokin jinkai a yankin.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Cristiano Ronaldo ya tsawaita kwantiraginsa da kungiyarsa ta Al Nassr har zuwa shekarar 2027

Cristiano Ronaldo ya tsawaita kwantiraginsa da kungiyar Al Nassr ta kasar Saudiyya a hukumance, inda zai ci gaba da zama a birnin Riyardh na kasar...

Mataimakin shugaban Nijeriya Kasshim Shettima ya tafi kasar Ethiopia

A safiyar ranar Alhamis Kasshim Shettima ya tashi daga Abuja zuwa birnin Adis Ababa domin ziyarar aiki bisa gayyatar da Firaministan kasar Dr Abiy Ahmed...

Mafi Shahara