DCL Hausa Radio
Kaitsaye

‘Yan majalisar wakilai sun nemi gwamnatin tarayya ta gina sansanin sojoji a Yelwata da ke jihar Benue

-

Majalisar Wakilai ta yi kira ga gwamnatin tarayya da ta gaggauta kafa sansanin sojojin Nijeriya a garin Yelwata dake kan iyaka a karamar hukumar Guma ta jihar Benue, biyo bayan halaka mutane da ake zargin wasu mahara dauke da makamai suka yi wa sama da mutane 200 a ranar 14 ga watan Yuni.

Wannan kudiri dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Makurdi/Guma,a majalissar Dickson Tarkighir ya gabatar.

Google search engine

Dan majalisar ya kuma yi tir da mummunan harin, yana mai nuni da cewa kisan kiyashin na Yelwata ya kara dagula harkokin jinkai a yankin.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

China ta umurci matatun man fetur din ta su dakatar da jigilar sa saboda rikicin Gabas ta tsakiya

Gwamnatin China ta umurci manyan matatun man fetur na ƙasar da su dakatar da fitar da dizal da fetur zuwa ƙasashen waje na ɗan lokaci,...

Mafi Shahara