DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Yawaita buga sabbin takardun kudi da da aka rika yi a gwamnatin Buhari ne ya gurgunta darajar Naira – Oshiomhole

-

Sanata Adams Oshiomhole, ya zargi tsohuwar gwamnatin shugaba Muhammadu Buhari da taka raws wajen gurgunta tattalin arziki Nijeriya

Ya bayyana hakan a wani taro na kungiyar gwamnoni da aka gudanar a garin Benin, jihar Edo, a ranar Asabar, Oshiomhole din nan kamar yadda gidan talabijin na Channels ya rawaito.

Google search engine

Inda ya ce yawaita buga sabbin takardun kudi na Naira da babban bankin kasar CBN ya rika yi a lokacin gwamnatin ta shugaba Muhammadu Buhari ya taka muhimmiyar rawa wajen gurgunta Nijeriya

Oshiomhole ya ce suna da kundin bayanai da suka tabbatar da cewa an buga sabbin takardun kudi sama da tiriliyan 31 a gwamnatin shugaba Muhammadu Buhari da ta gabata

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Za mu fara hukunta duk wani dan kasar waje da wa’adin bizarsa ya kare a Nijeriya kuma ya ci gaba da zama – Gwamnatin...

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa yanzu tana da cikakken tsarin gano tare da cafke baƙin ƙasashen waje da suka wuce wa’adin zaman da aka ba...

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

Mafi Shahara