DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Yawaita buga sabbin takardun kudi da da aka rika yi a gwamnatin Buhari ne ya gurgunta darajar Naira – Oshiomhole

-

Sanata Adams Oshiomhole, ya zargi tsohuwar gwamnatin shugaba Muhammadu Buhari da taka raws wajen gurgunta tattalin arziki Nijeriya

Ya bayyana hakan a wani taro na kungiyar gwamnoni da aka gudanar a garin Benin, jihar Edo, a ranar Asabar, Oshiomhole din nan kamar yadda gidan talabijin na Channels ya rawaito.

Google search engine

Inda ya ce yawaita buga sabbin takardun kudi na Naira da babban bankin kasar CBN ya rika yi a lokacin gwamnatin ta shugaba Muhammadu Buhari ya taka muhimmiyar rawa wajen gurgunta Nijeriya

Oshiomhole ya ce suna da kundin bayanai da suka tabbatar da cewa an buga sabbin takardun kudi sama da tiriliyan 31 a gwamnatin shugaba Muhammadu Buhari da ta gabata

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

George Akume Har Yanzu Shi Ne Sakataren Gwamnatin Tarayya – Fadar Shugaban Kasa

Fadar Shugaban Nijeriya ta musanta jita-jitar da ke yawo cewa an sauke Sanata George Akume daga matsayin Sakataren Gwamnatin Tarayya (SGF). A wata sanarwa da mai...

Murabus din Ganduje wata maƙarƙashiya ce aka shirya domin cire Shettima daga gwamnatin Tinubu – Zargin wasu mutanen Borno

Wasu daga cikin al'ummar jihar Borno sun zargi murabus din Ganduje a matsayin wata maƙarƙashiya da aka shirya domin a kawar da Kassim Shettima a...

Mafi Shahara