DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Buhari na murmurewa a jinyar da yake yi a London – Garba Shehu

-

Tsohon shugaban ƙasa Muhammadu Buhari, mai shekara 82, na karɓar magani a birnin Landan tun daga watan Afrilu.

Buhari, wanda ya sauka daga mulki a 2023 bayan kammala wa’adin mulki na biyu, ya fara tafiya ne don duba lafiyarsa, amma daga bisani ya kamu da rashin lafiya tare da shafe kwanaki a dakin kulawa ta musamman (ICU).

Google search engine

DW Africa ta ruwaito mai magana da yawunsa, Garba Shehu, ya tabbatar da cewa Buhari na fama da rashin lafiya kuma yana jinya a Landan, amma bai bayyana asalin cutar ko asibitin da yake kwance ba.

Ana sa ran zai dawo gida Najeriya da zarar ya murmure.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Za mu fara hukunta duk wani dan kasar waje da wa’adin bizarsa ya kare a Nijeriya kuma ya ci gaba da zama – Gwamnatin...

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa yanzu tana da cikakken tsarin gano tare da cafke baƙin ƙasashen waje da suka wuce wa’adin zaman da aka ba...

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

Mafi Shahara