DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Jam’iyyar PDP ce kawai za ta iya ja da Tinubu a 2027 – Sakon Wike ga sabuwar hadakar ADC

-

Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya zargi masu adawa da gwamnatin Bola Ahmed Tinubu da yin amfani da wahalar da ’yan Najeriya ke fuskanta a matsayin makami na siyasa, yana mai cewa jam’iyyar adawa ta PDP ce kaɗai ke da ikon kalubalantar Tinubu a 2027, muddin ta magance rikicin da take ciki.

Wike ya bayyana hakan ne yayin taron sa da ’yan jarida na wata-wata da yake gudanarwa a Abuja a ranar Alhamis.

Google search engine

Ya caccaki shugabannin da suka taba riƙe madafun iko a baya, yana cewa yawancinsu sun yi shiru ko kuma sun kasa saukaka rayuwar talakawa lokacin da suke kan mulki.

Ukashatu Ibrahim Wakili
Ukashatu Ibrahim Wakilihttp://dclhausa.com
Ukashatu Wakili, Mataimakin Babban Edita kuma Mai Kula da Shirin Koyon Sanin Makamar Aiki ne a DCL Hausa. A matsayinsa na ƙwararren ɗan jarida yana tsara ayyukan rediyo da kafafen sada zumunta, fassarar labarai, da tabbatar da sahihancin bayanai. Yana jagorantar shirin horaswa ga masu koyon aiki tare da kula da ingancin rubuce-rubuce da shirye-shiryen gidan jaridar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Za mu fara hukunta duk wani dan kasar waje da wa’adin bizarsa ya kare a Nijeriya kuma ya ci gaba da zama – Gwamnatin...

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa yanzu tana da cikakken tsarin gano tare da cafke baƙin ƙasashen waje da suka wuce wa’adin zaman da aka ba...

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

Mafi Shahara