DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Wani Sanata ya gano abin da ke barazana ga dimokradiyyar Nijeriya

-

Sanata mai wakiltar Bayelsa ta Yamma, Henry Seriake Dickson, ya yi kira ga ‘yan Najeriya da su tashi tsaye wajen yakar matsalar sayen kuri’u da kuma murɗa sakamakon zaɓe, yana mai gargaɗi cewa irin waɗannan ayyuka na barazana ga ginuwar dimokuraɗiyya a ƙasar.

A cikin wata sanarwa da aka raba wa manema labarai, Seriake Dickson ya ce wajibi ne masu ruwa da tsaki su ɗauki nauyin taruwa domin fuskantar maguɗin zaɓe da kuma mummunar al’adar tsara sakamakon zaɓe tun kafin a kaɗa kuri’a.

Google search engine

Tsohon gwamnan Bayelsa ya nuna damuwarsa kan yadda wasu ‘yan siyasa masu kudi da iko ke amfani da talauci da rashin ilimi wajen rinjayar masu kaɗa kuri’a ta hanyar raba kudi da kayan tallafi.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Daga 2026 ₦500,000 kawai ɗan Nijeriya zai iya cira a banki cikin sati ɗaya – CBN

Babban Bankin Nijeriya (CBN) ya sake fasalin dokokin cire kuɗi daga bankuna kan sabon tsarin da zai fara aiki daga watan Janairun 2026. Babban bankin ya...

Ƴan kwangila sun girke akwatin gawa a ofishin ma’aikatar kuɗin Nijeriya

‘Yan kwangila sun girke akwatin gawa a kofar shiga ofishin ma’aikatar kudin Nijeriya da ke Abuja.   ‘Yan kwangilar, karkashin inuwar kungiyarsu ta 'yan asalin Nijeriya sun...

Mafi Shahara