DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnatin Tinubu na muzguna wa masu sukarta – Madugun adawa Atiku Abubakar

-

Google search engine

Tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar ya zargi gwamnatin shugaba Bola Tinubu da murkushe yan adawa.

Atiku ya bayyana haka ne a lokacin da yake mayar da martani game da tsare dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar AAC a shekarar 2023, Omoyele Sowore, da kuma tsohon babban sakataren hukumar inshorar lafiya ta kasa (NHIS) Farfesa Usman Yusuf.

Atiku kara da cewa Tinubu da jam’iyyar APC na mayar da karfinsu wajen tsangwamar yan adawa tare da tsorata su domin su tafiyar da mulkin jam’iyya daya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Super Eagles ta fara farfado da burinta na zuwa gasar cin kofin duniya ta 2026

Hukumar kwallon kafar Nijeriya ta fara dawo da burin zuwa gasar cin kofin duniya ta 2026 Hukumar Ƙwallon Ƙafa ta Najeriya (NFF) ta shigar da ƙorafi...

Dangote ya shigar da ƙorafi ga hukumar ICPC kan shugaban hukumar NMDPRA

Shugaban Kamfanin Dangote, Aliko Dangote, ya shigar da ƙorafi ga Hukumar ICPC yana zargin Shugaban Hukumar NMDPRA, Farouk Ahmed, da cin hanci da almundahanar kudade. A...

Mafi Shahara