DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Ba lallai Nijeriya ta iya cike kujerun aikin hajjin da Saudiyya ta ware mata na hajjin 2025, saboda cikar wa’adin biyan kudin kujera a ranar 31 ga watan Junairu – binciken Daily Trust

-

 

NAHCON

Google search engine

Yayin da wa’adin hukumar alhazan Nijeriya NAHCON na kammala biyan kudin aikin hajji ke cika a yau 31 ga watan Janairu, rahotanni sun nuna cewa akwai yiwuwar kara wa’adin kasancewar zuwa yanzu alhazai dubu 51,447 ne kacal suka kammala biyan kudinsu, duk da cewa Nijeriya ta samu gurbin mutum 95,000.

Sai dai wasu jami’an hukumar sun danganta rashin biyan kudin da tsadar kudin aikin hajji da kuma karancin lokacin biyan kudin da aka sanya, kamar yadda Dailytrust ta ruwaito.

Farashin kudin aikin hajjin bana ya kai naira milyan N8.3m zuwa milyan N8.7m a sassan Nijeriya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Babban layin wutar lantarkin Nijeriya National Grid ya fadi

Babban layin wutar lantarki na ƙasa ya fadi Litinin din nan, lamarin da ya jefa ’yan Nijeriya da dama cikin duhu bayan da manyan tashoshin...

‘Yan bindiga sun kai hari a wani kauye na jihar Kebbi

’Yan bindiga sun kai hari a kauyen Gebbe da ke karamar hukumar Shanga a jihar Kebbi, inda rahotanni ke nuna an rasa rayuka yayin da...

Mafi Shahara