DCL Hausa Radio
Kaitsaye

APC na iya nada sabon shugaban jam’iyya na kasa a gobe Alhamis – Hasashen Jaridar Punch

-

Jam’iyyar APC na iya nada sabon shugaban jam’iyya na kasa a gobe Alhamis, yayin babban taron kwamitin zartaswa na kasa (NEC) da za a gudanar a Abuja.

Rahotanni sun bayyana cewa tsohon shugaban jam’iyyar, Abdullahi Umar Ganduje, ya sauka a watan Yuni bisa dalilin rashin lafiya.

Google search engine

Sai dai majiyoyi daga sakatariyar jam’iyyar sun ce babban abinda za a tattauna a taron NEC din ya hada da zabin sabon shugaba, sake duba kundin tsarin mulki da kuma batun shirya tarukan Congress a matakai daban-daban.

Wata majiya ta ce yawancin shugabannin jam’iyyar na goyon bayan Ali Dalori ya ci gaba da rike kujerar shugabancin jam’iyyar na rikon kwarya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Za mu fara hukunta duk wani dan kasar waje da wa’adin bizarsa ya kare a Nijeriya kuma ya ci gaba da zama – Gwamnatin...

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa yanzu tana da cikakken tsarin gano tare da cafke baƙin ƙasashen waje da suka wuce wa’adin zaman da aka ba...

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

Mafi Shahara