DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Babu kanshin gaskiya a labarin cewa Gwamna Mai Mala zai bar APC ya koma ADC – Gwamnatin jihar Yobe

-

Gwamnatin Jihar Yobe ta musanta rahotannin da ke cewa Gwamna Mai Mala Buni na shirin sauya sheka zuwa jam’iyyar ADC.

Daraktan Yada Labarai da Harkokin Jama’a na Gwamnan, Mamman Mohammed, ne ya bayyana hakan a wata ganawa da manema labarai a Damaturu, babban birnin jihar.

Google search engine

Mohammed ya ce an riga an musanta wannan rahoto tun da farko, don haka bai kamata a dauke shi da muhimmanci ba.

A cewarsa, batun cewa Buni zai koma jam’iyyar ADC ba gaskiya ba ne, rahoton kuma bai da tushe balle makama.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Shugaba Tinubu babbar kyauta ne daga Allah domin gyaran Nijeriya – Yahaya Bello

Tsohon gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello ya bayyana shugaban Nijeriya Bola Tinubu a matsayin babbar kyauta da Allah ya ba Nijeriya domin gyaran kasar. Yahaya Bello...

Gwamnatin Nijeriya ta ce cin jarabawar lissafi “Mathematics” wajibi ne ga daliban Sakandare kafin kammalawa

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa lallai dukkan ɗalibai masu rubuta jarabawar kammala sakandare su cigaba da rubuta lissafi tare da harshen Turanci a matsayin wajibi. Mai...

Mafi Shahara