DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Tinubu shugaban da ke sauraron korafin jama’a ne – Dangote

-

Alhaji Aliko Dangote, ya bayyana cewa manufofin Shugaba Bola Tinubu na ƙarfafa amfani da Naira wajen cinikayyar danyen mai da tsarin “Nigeria First” na farfaɗo da harkokin masu zuba jari da bunkasa masana’antu a ƙasar.

Dangote ya yi wannan bayani ne yayin da Ministan Kasuwanci da Zuba Jari, Jumoke Oduwole, ta kai ziyara kamfaninsa a Ibeju-Lekki, inda ya ce tsarin biyan danyen mai da Naira babban mataki ne da ke da tasiri wajen farfaɗo da masana’antu.

Google search engine

Ya kara da cewa sauyin manufofi ya kara kwarin gwiwar ‘yan kasuwa, tare da farfado da darajar Naira kamar yadda Gidan talabijin na Channels ya ambato.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Za mu fara hukunta duk wani dan kasar waje da wa’adin bizarsa ya kare a Nijeriya kuma ya ci gaba da zama – Gwamnatin...

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa yanzu tana da cikakken tsarin gano tare da cafke baƙin ƙasashen waje da suka wuce wa’adin zaman da aka ba...

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

Mafi Shahara