DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Cikin makonni 28 cutar Lassa ta yi ajalin mutane 152 a Najeriya – NCDC

-

Hukumar dakile cututtuka ta Nijeriya NCDC ta bayyana cewa mutane 152 ne suka rasu sanadiyyar cutar Lassa a cikin makonni 28 na shekarar 2025.

Rahoton baya-bayan nan na hukumar ya ce an tabbatar da mutum 811 da suka kamu da cutar a jihohi 21 da kananan hukumomi 105, inda mafi yawan su ke a Ondo, Edo, Bauchi, Taraba da Ebonyi.

Google search engine

Daily Nigerian ta ruwaito NCDC ta ce kodayake yawan masu kamuwa ya ragu idan aka kwatanta da shekarar 2024, amma adadin mace-mace ya karu daga kashi 17.3% zuwa 18.7%.

An danganta ƙarin mace-macen da jinkirin zuwa asibiti da ƙarancin samun magani cikin lokaci.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Za mu fara hukunta duk wani dan kasar waje da wa’adin bizarsa ya kare a Nijeriya kuma ya ci gaba da zama – Gwamnatin...

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa yanzu tana da cikakken tsarin gano tare da cafke baƙin ƙasashen waje da suka wuce wa’adin zaman da aka ba...

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

Mafi Shahara