DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Matsalolin tsaro sun ragu matuka a Arewa — Nuhu Ribadu

-

Mai bai wa shugaban Nijeriya shawara kan tsaro, Nuhu Ribadu, ya ce hare-haren Boko Haram, ‘yan bindiga da rikicin kabilanci sun ragu matuka a yankin Arewa cikin shekaru biyu da suka gabata karkashin mulkin Bola Tinubu.

Ribadu ya bayyana cewa a lokacin mulkin baya, mutane 1,192 ne aka kashe a Kaduna, yayin da aka sace fiye da 3,348.

Google search engine

Rahoton gidan talabijin na Channels ya ambato Nuhu Ribadu na cewa, fiye da mutane 5,000 ne suka rasa rayukansu a Jihar Benue a cikin wannan lokaci.

Saidai gwamnatin na aiki iyakar karfinta wajen tabbatar da zaman lafiya tsakanin al’umma da kabilun Nijeriya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Za mu fara hukunta duk wani dan kasar waje da wa’adin bizarsa ya kare a Nijeriya kuma ya ci gaba da zama – Gwamnatin...

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa yanzu tana da cikakken tsarin gano tare da cafke baƙin ƙasashen waje da suka wuce wa’adin zaman da aka ba...

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

Mafi Shahara