DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnatin Nijeriya za ta farfado da kamfanin saka da ke Kaduna — George Akume

-

Sakataren gwamnatin tarayya, Sanata George Akume, ya bayyana cewa gwamnatin Bola Ahmed Tinubu na shirin farfado da tsohon kamfanin masana’antar Kaduna Textile domin ƙarfafa tattalin arzikin ƙasa.

Akume ya bayyana haka ne a taron kwanaki biyu na tattaunawa tsakanin gwamnati da ‘yan ƙasa da aka shirya a Kaduna, karkashin jagorancin cibiyar Sir Ahmadu Bello Memorial Foundation.

Google search engine

Ya ce farfado da masana’antar na daga cikin matakan da gwamnatin Tinubu ke ɗauka domin raya masana’antu da kawo ci gaba a dukkan sassan ƙasar.

Taron wanda ya samu halartar ministoci, shugabannin hukumomin gwamnati da wasu manyan jami’an tsaro daga Arewa Daily Nigerian ta ruwaito cewa ya dauki hankalin jama’a.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Za mu fara hukunta duk wani dan kasar waje da wa’adin bizarsa ya kare a Nijeriya kuma ya ci gaba da zama – Gwamnatin...

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa yanzu tana da cikakken tsarin gano tare da cafke baƙin ƙasashen waje da suka wuce wa’adin zaman da aka ba...

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

Mafi Shahara