DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Akwai wariya ga Arewacin Najeriya a gwamnatin Tinubu — Bashir Dalhatu

-

Kungiyar Arewa Consultative Forum (ACF) ta bayyana damuwarta kan yadda yankin Arewa ke fuskantar wariya wajen rabon kasafin kuɗi da aiwatar da manyan ayyuka a gwamnatin Shugaba Bola Tinubu.

Shugaban kwamitin amintattu na ACF, Alhaji Bashir M. Dalhatu, ne ya bayyana haka a taron tattaunawa da Sir Ahmadu Bello Memorial Foundation ta shirya a Kaduna.

Google search engine

Dalhatu ya ce abin takaici ne ganin yadda ake yi wa yankin Arewa watsi da muhimman ayyukan ci gaba duk da irin gudunmuwar da yankin ya bayar wajen nasarar Tinubu a zaben 2023.

Ya jaddada cewa wannan lamari rashin adalci ne ga yankin da ya taka muhimmiyar rawa wajen kafa wannan gwamnati.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Za mu fara hukunta duk wani dan kasar waje da wa’adin bizarsa ya kare a Nijeriya kuma ya ci gaba da zama – Gwamnatin...

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa yanzu tana da cikakken tsarin gano tare da cafke baƙin ƙasashen waje da suka wuce wa’adin zaman da aka ba...

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

Mafi Shahara