DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Shugaba Trump na Amurka ya sanya harajin kashi 15% kan Nijeriya da wasu kasashen Afirka

-

Shugaban ƙasar Amurka, Donald Trump, ya sanya sabon haraji na kashi 15 cikin 100 kan shiga da kaya daga Nijeriya da wasu ƙasashen Afirka.

Daga cikin ƙasashen da wannan sabon tsarin harajin ya shafa akwai: Zimbabwe, Zambia, Uganda, Mozambique, Mauritius, Ghana, Malawi, Lesotho, da Madagascar.

A cewar wata sanarwa da Fadar White House ta fitar a ranar Alhamis, sabon harajin yana da nufin gyara tsarin harajin musaya da kuma kare masana’antu da masu ƙerawa na cikin gida a Amurka.

Ukashatu Ibrahim Wakili
Ukashatu Ibrahim Wakilihttp://dclhausa.com
Ukashatu Wakili, Mataimakin Babban Edita kuma Mai Kula da Shirin Koyon Sanin Makamar Aiki ne a DCL Hausa. A matsayinsa na ƙwararren ɗan jarida yana tsara ayyukan rediyo da kafafen sada zumunta, fassarar labarai, da tabbatar da sahihancin bayanai. Yana jagorantar shirin horaswa ga masu koyon aiki tare da kula da ingancin rubuce-rubuce da shirye-shiryen gidan jaridar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Za mu fara hukunta duk wani dan kasar waje da wa’adin bizarsa ya kare a Nijeriya kuma ya ci gaba da zama – Gwamnatin...

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa yanzu tana da cikakken tsarin gano tare da cafke baƙin ƙasashen waje da suka wuce wa’adin zaman da aka ba...

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

Mafi Shahara