DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Dakarun sojin Nijeriya sun yi ajalin mahara da yawa, bayan wani shirin kwanton bauna da ya ci tura a jihar Borno

-

Sojojin Najeriya sun yi nasararr kawo karshen wasu masu tayar da kayar baya da dama a kareto, da ke karamar hukumar Mobbar, jihar Borno, bayan yunƙurin kwanton-bauna da ya ci tura.

Ababen fashewa da ‘yan ta’addan suka dasa sun tarwatsa su, inda biyar suka sheka barzahu nan take.

Google search engine

Rahoton gidan talabijin na Channels ya ce an kwato makamai iri-iri da gadan albarusai da kuma harsasai masu yawa, gami da wasu ababen fashewa guda biyu da wasu kayayyaki.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Za mu fara hukunta duk wani dan kasar waje da wa’adin bizarsa ya kare a Nijeriya kuma ya ci gaba da zama – Gwamnatin...

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa yanzu tana da cikakken tsarin gano tare da cafke baƙin ƙasashen waje da suka wuce wa’adin zaman da aka ba...

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

Mafi Shahara