DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Za a kammala titin Kano-Kaduna- Abuja nan da watanni 14, in ji ministan yada labarai Mohammed Idris

-

Ministan yada labarai da wayar da kan al’umma na Najeriya Mohammed Idris Malagi, ya ce za a kammala aikin hanyar Abuja,Kaduna zuwa Kano nan da watanni 14.

Idris ya bayyana hakan ne a lokacin da yake kaddamar aikin sashen farko na hanyar daga Abuja zuwa Kaduna a Alhamis.
Ya yin duba aikin ministan na yada labaran na tare da na ministan aiyyuka Mista David Umahi, da shima ya jaddada cewar aikin zai kammala akan lokaci.
Ministan aiyyuka Umahi ya ce aikin za’a fadada shi da zai dangana da filin jirgin saman kasa da kasa Malam Aminu Kano , dake jihar Kano.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Hukumar Tarayyar Turai ta yi Allah-wadai da haramta biza da Amurka ta yi wa wasu Turawa

Tarayyar Turai, tare da ƙasashen Faransa da Jamus, sun yi kakkausar suka ga matakin Amurka na haramta biza ga wasu ’yan Turai da ke yaki...

Shugaba Tinubu ya yi kira ga hadin kai da hakuri a tsakanin addinai a cikin sakon taya murnar bikin Kirsimeti

Shugaban Nijeriya Bola Tinubu ya yi kira ga ’yan Nijeriya da su rungumi haɗin kai, juriya da zaman lafiya tsakanin mabiya addinai, yana mai cewa...

Mafi Shahara